A Senegal ma matasa da suka kammala karatun jami’a suna fuskantar kalubale na rashin samun aikin yi da ya dace da fannin karatun da suka yi; Alkaluman kungiyar Statista, na nuna cewa bana, ana sa ran ma’aunin matsalar rashin aikin yi a nahiyar zai karu zuwa kashi bakwai cikin dari, da wasu rahotanni
Mun ji ta bakin wasu a jihar Kano inda masu kasuwancin gurasa suka yi zanga-zanga a kan tsadar kaya a Najeriya; Yayin da kasashen Afirka ke ci gaba da fafatawa a gasar AFCON, wata karamar gasar ta kwaikwayon AFCON ta na gudana a birnin Jos na Najeriya, da wasu rahotanni
Domin Kari