A Senegal ma matasa da suka kammala karatun jami’a suna fuskantar kalubale na rashin samun aikin yi da ya dace da fannin karatun da suka yi; Alkaluman kungiyar Statista, na nuna cewa bana, ana sa ran ma’aunin matsalar rashin aikin yi a nahiyar zai karu zuwa kashi bakwai cikin dari, da wasu rahotanni
Mun ji ta bakin wasu a jihar Kano inda masu kasuwancin gurasa suka yi zanga-zanga a kan tsadar kaya a Najeriya; Yayin da kasashen Afirka ke ci gaba da fafatawa a gasar AFCON, wata karamar gasar ta kwaikwayon AFCON ta na gudana a birnin Jos na Najeriya, da wasu rahotanni
Karin haske akan ficewar kasashen Nijar, Mali da Burkino Faso daga kungiyar ECOWAS; Tsohon shigaban Amurka Donald Trump, wanda bisa dukkan alamu zai zama 'dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Republican, ya fara barazanar dakile wata yarjejeniyar gwamnatin Biden, da wasu rahotanni
Domin Kari