Shugaban mulkin sojin Nijar, Janar Abdourahamane Tchiani, ya ce za a yi tafiya da kowa a tattaunawar, wadda za ta tsara abubuwan da gwamnati za ta fi baiwa muhimmanci, sannan kuma za ta tsara jadawalin sauyin mulkin.
"Rundunar soji za ta koma yaki mai tsanani, har sai an yi galaba kan Hamas," in ji Netanyahu a wani faifan bidiyo jiya Talata.
Yana zargin cewa tsauraran matakan kauce ma bayar da cin hanci da rashawa ga jami'an kasashen waje da aka gindaya ma Amurkawa, na hana kasuwancin Amurka gogayya a kasuwannin duniya.
Shugaban Amurka Donald Trump ya yi shelar labta wasu nau’ukan haraji, da tsauraran matakan VISA, da kuma sauran wasu matakai na ramuwar gayya kan kasar Colombia, bayan da ta ki yadda wasu jiragen sojin Amurka biyu, dauke da bakin haure, su sauka a kasar.
Sojojin Isira’ila sun bude wuta kan Falasdinawa a yankunan Lebanon da Gaza har su ka kashe mutane 23 baya ga wadanda su ka raunata.
Mayakan Boko Haram da na ISIS Shiyyar Afurka Ta Yamma (ISWAP), da suka fi gudanar da harkokinsu a jahar Borno, sun auna jam’an tsaro da farar hula, wanda ta haka su ka hallaka 20 tare da kawar da dubban mutane.
“Babu yadda za mu taba amincewa da kai harin bam kan fararen hula,” a cewar Fafaroman a wani jawabin da wani hadiminsa ya gabatar a madadinsa.
"Na koyi darasi daga abota irin ta Jimmy Carter – kuma ya koyar da ni ta wajen tsarin rayuwarsa -- cewa halin kirki ya fi duk wani matsayi ko ikon da mu ke da shi tasiri. Martaba ke sa a iya gane cewa ya kamata a dauki kowa da mutunci da kuma girmamawa
Najeriya ta yi kira ga MDD da ta bayar da fifiko ga neman yafewa kasashe masu tasowa basussuka ta kuma bukaci a ba ta kujera ta dindindin a kwamitin tsaro na Majalisar; Mutanen da ambaliya ta lalatawa gidaje a Maiduguri suna zargin hukumomi da tashisu daga gine-ginen gwamnati, da wasu rahotanni
Kamar yadda mu ka ce a makon jiya, bambancin tsarin Shugaban Kasa da Firaminista abu ne da ya shige ma mutane da dama duhu. Don haka amsar wannan tambayar za ta amfani masu sauraronmu da dama, musamman ma wannan babi na karshe.
Bambancin tsarin Shugaban Kasa da Firaminista abu ne da ya shige ma mutane da dama duhu. Don haka amsar wannan tambayar za ta amfani masu sauraronmu da dama.
Kasashen duniya na ci gaba da fadi tashin ganin an samu mafita a rikicin Gabas Ta Tsakiya ta wajen daukar matakin da zai dan gamshi kusan kowa, kuma kowa zai hakura da abin da ya samu.
Domin Kari