Hukumar zaben kasar da 'yan adawa ke kallonta a matsayin wani bangare na jam'iyya mai mulki, ta ce shugaba Nicolas Maduro ne ya yi nasarar samun wa'adin mulki na uku, a zaben da aka gudanar a ranar 28 ga watan Yuli, da kasa da kashi 52% na kuri'un da aka kada.