Matsalolin Arewacin Najeriya
-
Maris 04, 2021
Boko Haram Ta Saki Pastor Bulus Yikura
-
Maris 03, 2021
Mayakan Boko Haram Sun Fice Daga Garin Dikwa Na Jihar Borno
-
Fabrairu 28, 2021
Lokacin Lallashin Masu Daukar Makami Ya Wuce- Buhari
-
Fabrairu 25, 2021
Hira Da Wata Da Aka Yi Garkuwa Da Ita A Jihar Naija
-
Fabrairu 25, 2021
'Yan Ta'adda Sun Yi Ma Wasu Mutane Yankar Rago A Maiduguri
-
Fabrairu 20, 2021
Boko Haram Ta Sake Kwace Garin Marte Dake Arewacin Jihar Borno
-
Fabrairu 17, 2021
Rundunar Sojin Najeriya Ta Halaka Kwamandojin Boko Haram Biyu
-
Fabrairu 13, 2021
Sojojin Najeriya Sun Fatattaki Boko Haram A Garin Gaidam A Jihar Yobe
-
Fabrairu 11, 2021
Gwamnatin Kebbi Ta Dauki Matakin Shawo Kan Matsalar Tsaro
-
Fabrairu 11, 2021
Bada Jimawa Ba Zamu Kawo Karshen Kungiyar Boko Haram - Attahiru
VOA Hausa Na Son Ji Daga Gare Ku
Masu sauraronmu, idan kuna zaune a jihohin Borno, ko Adamawa, ko Yola, ku turo mana da hotuna da dan bayanai akan yanayin rayuwa zama cikin halin dokar ta baci. Mungode. VOAHAUSA@GMAIL.COM.
Rahoto na Musamman a Kan Boko Haram
Kashe-kashe da zub da jini da tashe-tashen hankula sun zamo ruwan dare a yankin arewa maso gabashin Najeriya a dalilin hare-haren ‘yan Boko Haram. A yayin da wannan tashin hankali ke bazuwa zuwa wasu sassan na Najeriya, har ma da makwabtanta, fargaba tana kara yawaita cewa watakila gwamnatin Najeriya ba ta san yadda zata takali wannan batu ba. Ko kuma tana kara rura wutar fitinar ne ma da kanta.