An Fara Gudanar Da Zabe Na 'Yan Majalisun Dokokin Tarayya A Najeriya
Hotuna daga Kanon Dabo na zaben da aka fara na 'yan majalisun dokokin tarayya, Asabar 9 Afrilu 2011
9
daruruwan masu jefa kuri'a da suka yi sammako a mazabar Hotoron Arewa a Kanon Dabo, inda tun kafin cikar karfe 8 na safiya ma aka fara tantance sunayen masu jefa kuri'a.
10
Wata mazaba a makarantar firamare dake cikin Kanon Dabo