Jami’an Amurka sunce anas a ran Sakataren harkokin wajen Amurka, John Kerry ya tado wannan maganar da kusoshin gwamnatin ta Turkiyya, kasar da zai soma ziyara a yau Jumu’a.
Jami’an sunce wadanan kalaman na “bacin rai ne” kuma masu iya bata dangatakar dake tsakanin kasashen da abin ya shafa.
A shekaran jiya Laraba ne Mr. Erdogan yake gayawa wani dandandalin Majalisar Dinkin Duniya da aka kira a birnin Vienna cewa “in dai har za’a dauki Musulunci laifi ne”, to ita ma akidar yahudanci ya kamata yi mata daukar laifi.
Jami’an sunce wadanan kalaman na “bacin rai ne” kuma masu iya bata dangatakar dake tsakanin kasashen da abin ya shafa.
A shekaran jiya Laraba ne Mr. Erdogan yake gayawa wani dandandalin Majalisar Dinkin Duniya da aka kira a birnin Vienna cewa “in dai har za’a dauki Musulunci laifi ne”, to ita ma akidar yahudanci ya kamata yi mata daukar laifi.