WASHINGTON, D.C - Kotun ta kuma kama shi da laifin kitsa makiricin yi wa gwamnatin Afrika ta Kudu barazana. Ana zargin Okah da laifin yin jagorancin kungiyar ‘yan tsageran yankin Niger delta ta MEND, wacce ta dauki alhakin kai wancan harin.
Shi kansa ya musanra cewa yana da hannu a kai harin.
Wannan kungiyar ta MEND ta dade tana kai hare-hare barkattai akan masna’antun man fetur a bisa hujjar cewa tana neman babban kaso na riubar da ake samu daga man fetur din da ake tatsowa daga yankin nasu na Niger Delta.
Sai dai daga baya, da yawa daga cikin ‘yan kungiyar ta MEND, sun ajiye makamansu na fada a karkashi wani shirin ahuwa da aka kulla tsakaninsu da gwamnati.
Shi kansa ya musanra cewa yana da hannu a kai harin.
Wannan kungiyar ta MEND ta dade tana kai hare-hare barkattai akan masna’antun man fetur a bisa hujjar cewa tana neman babban kaso na riubar da ake samu daga man fetur din da ake tatsowa daga yankin nasu na Niger Delta.
Sai dai daga baya, da yawa daga cikin ‘yan kungiyar ta MEND, sun ajiye makamansu na fada a karkashi wani shirin ahuwa da aka kulla tsakaninsu da gwamnati.