WASHINGTON, D.C - Jami’ai sunce ‘yan sanda sun harbe, kuma sun kashe maharan su 6, wadanda suka kaiwa Malindi Casino hari a safiyar yau alhamis. Dan sanda guda daya ya rasa ransa a wannan arangama.
Shugaban ‘yan sanda na wannan lardi, Aggrey Adoli yace jami’ai sun kama maharan guda 4, kuma suna cigaba da neman ragowa.
Ana kyautata zaton maharan, ‘yan kungiyar wariya ce ta Mombasa Republican Council, wadda aka dora wa alhakin hare-hare a baya.
Shugaban ‘yan sanda na wannan lardi, Aggrey Adoli yace jami’ai sun kama maharan guda 4, kuma suna cigaba da neman ragowa.
Ana kyautata zaton maharan, ‘yan kungiyar wariya ce ta Mombasa Republican Council, wadda aka dora wa alhakin hare-hare a baya.