VOA 60 Afirka - Agusta 2, 2013; Zaben Raba Gardama A Mali
BIDIYO: VOA 60 AFIRKA - Tsohon Firayim Ministan Mali Ibrahim Keita ya gaza samun akasarin kuri'u a zaben shugaban kasa, kuma zai fuskanci tsohon Ministan Kudi, Soumaila Cisse a zaben raba gardama. Ku kalli bidiyon wannan labari, da sauran manyan labaran Afirka na yau duk a cikin minti daya a shafinmu na www.voahausa.com
Zangon shirye-shirye
-
Maris 26, 2024
Gadar Baltimore a Jihar Maryland - Key Bridge Baltimore