Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA 60 Afirka - Agusta 2, 2013; Zaben Raba Gardama A Mali


VOA 60 Afirka - Agusta 2, 2013; Zaben Raba Gardama A Mali
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:57 0:00

BIDIYO: VOA 60 AFIRKA - Tsohon Firayim Ministan Mali Ibrahim Keita ya gaza samun akasarin kuri'u a zaben shugaban kasa, kuma zai fuskanci tsohon Ministan Kudi, Soumaila Cisse a zaben raba gardama. Ku kalli bidiyon wannan labari, da sauran manyan labaran Afirka na yau duk a cikin minti daya a shafinmu na www.voahausa.com

XS
SM
MD
LG