VOA 60 Afirka - Agusta 5, 2013; Rufe Ofishin Jakadancin Amurka A Masar
BIDIYO: VOA 60 AFIRKA - Za'a rufe ofishin jakadancin Amurka dake birnin Al-Kahira a kasar Masar, har zuwa karshen watan Azumi sakamakon barazanar hare-hare da aka ce kungiyar al-qaida tayi. Ku kalli bidiyon wannan labari, da sauran muhimman labaran Afirka na yau duk a cikin minti daya a www.voahausa.com
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 28, 2025Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan
-
Fabrairu 05, 2025Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya