Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Wata Yarinya Mai Suna Fatima Ta Jagoranci Gangamin Chibok Zuwa Fadar Aso Villa


Wata Yarinya Mai Suna Fatima Ta Jagoranci Gangamin Chibok Zuwa Fadar Aso Villa
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:01 0:00

A yayin da ake tuna cikar shekaru biyu da sace dalibai mata daga makarantar sakandare ta Chibok a Jihar Borno, an gudanar da gangami zuwa fadar shugaban Najeriya, Aso Villa, a Abuja.

XS
SM
MD
LG