Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Boko Haram Ta Kai Hari A Maiduguri


Sojojin shiyya ta 7 dake Maiduguri sun gano inda harhada bam a Kumshe
Sojojin shiyya ta 7 dake Maiduguri sun gano inda harhada bam a Kumshe

Rahotannin dake fitowa daga Maiduguri sun ce 'yan bindigar da ake kyautata zaton 'yan Boko Haram ne sun kai farmaki kan garin maiduguri babban birnin Jihar Borno.

A yanzu haka an ce ana musanyar wuta da 'yan bindigar ta wajejen barikin Giwa.

Wasu rahotanni sun ce sun shiga garin ne ta hanyar Damboa, inda suka kutsa cikin wata unguwa mai suna Jiddari-Polo.

Yanzu haka dai mutanen unguwar sun gudu zuwa tsakiyar gari, yayin da wadanda suke zaune a yanzkin Barikin Giwa ma an ce sun bar gidajensu.

Sojoji sun dauki matakan tinkararsu.

Facebook Forum

TASKAR VOA: Yadda Tsofaffi Ke Fama Da Lalular Yanar Ido A Nijar
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:26 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
TASKAR VOA: Fim Da Aka Shirya Kan Leah Sharibu Ya Samu Lambar Yabo
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:26 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

TASKAR VOA: Kalubalen Da Masu Fama Da Lalurar Galhanga Ke Fuskanta
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:26 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
TASKAR VOA: Tasirin Cibiyar Kula Da Lafiyar Mata Da Yara Ta HopeXchange A Ghana
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:41 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG