Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

BIDIYO: Hukumar NDLEA Ta Gudanar Da Babban Taron Masu Ruwa da Tsaki Domin Jayo Hankalin Jama'a Kan Illar Shaye-shaye


BIDIYO: Hukumar NDLEA Ta Gudanar Da Babban Taron Masu Ruwa da Tsaki Domin Jayo Hankalin Jama'a Kan Illar Shaye-shaye
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:12 0:00

Domin karrama ranar yin Allah waddai da shaye-shayen miyagun kwayoyi a Najeriya Hukumar NDLEA ta gudanar da babban taron masu ruwa da tsaki domin jayo hankalin jam'a kan illar shaye-shayen miyagun kwayoyi dake halaka matasan kasar da yawa.

XS
SM
MD
LG