No media source currently available
Domin karrama ranar yin Allah waddai da shaye-shayen miyagun kwayoyi a Najeriya Hukumar NDLEA ta gudanar da babban taron masu ruwa da tsaki domin jayo hankalin jam'a kan illar shaye-shayen miyagun kwayoyi dake halaka matasan kasar da yawa.
Dubi ra’ayoyi
Facebook Forum