Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: An Gano Gawarwakin Dakarun Wanzar Da Zaman Lafiya Na Kasar Tanzania Guda 15


VOA60 AFIRKA: An Gano Gawarwakin Dakarun Wanzar Da Zaman Lafiya Na Kasar Tanzania Guda 15
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

An gano gawarwakin dakarun wanzar da zaman lafiya na kasar Tanzania guda 15, da aka kashe a wani hari da ake zargin ‘yan tawayen Uganda ne suka kai a makon da ya gabata.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG