Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Dakarun Isra'ila Sun Kashe Falasdinawa Da Dama


Dakarun Isra'ila Sun Kashe Falasdinawa Da Dama
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:55 0:00

A yayin da jami’an Amurka da na Isra’ila da sauran wasu kasashe suka taru a ranar litinin domin cika alkwarin Amurka na mayar da ofishin jakadancinta zuwa Birnin Kudus, a wasu kilomita 100 daga wajen taron, dakarun Isra’ila sun kashe Falasdinawa da dama tare da raunata daruruwansu.

XS
SM
MD
LG