Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Atiku Zai Kawo Karshen Masu Garkuwa Da Jama'a


Atiku Zai Kawo Karshen Masu Garkuwa Da Jama'a
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:30 0:00

Dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar adawa ta PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya nuna gazarwar gwamnati mai ci kan matakan da take dauka wajen tunkarar matsalolin tsaro a Najeriya, musamman yadda satar jama'a don neman kudin fansa yayi yawa.

XS
SM
MD
LG