No media source currently available
A wani taro manema labarai da ya kira a Yamai shugaban Hukumar dake kula da shirye-shiryen wannan taro Saidine Moctar Mohamed ya bayyana alfanun wannan taro ga nahiyar Afrika da kuma irin matakan tsaron da kasar Nijar ta dauka.
Dubi ra’ayoyi
Facebook Forum