Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: A Kenya ‘yan sanda sun harbe wani matashi har lahira a barandar gidansu a yayin da suke aiwatar da dokar hana fitar dare


VOA60 AFIRKA: A Kenya ‘yan sanda sun harbe wani matashi har lahira a barandar gidansu a yayin da suke aiwatar da dokar hana fitar dare
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

A Kenya, wasu iyaye a Nairobi sun binne dansu mai shekaru 13 da haihuwa, wanda aka zargi jami’an ‘yan sanda da harbe shi har lahira a barandar gidansu a yayin da suke aiwatar da dokar hana fitar dare.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG