Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: A Somaliya akalla mutane 16 ne suka mutu a wani hari da 'yan kungiyar Al-Shabab suka kai jiya Lahadi


VOA60 AFIRKA: A Somaliya akalla mutane 16 ne suka mutu a wani hari da 'yan kungiyar Al-Shabab suka kai jiya Lahadi
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

A Somaliya akalla mutane 16 ne suka mutu a wani hari da 'yan kungiyar Al-Shabab suka kai jiya Lahadi, a wani Oral dake birnin Magadishu. A cewar mai magana da yawun gwamnati Ismail Mukhtar Omar.

XS
SM
MD
LG