Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DANDALIN ‘YAN JARIDA: Tattaunawa ta musamman da shugaban kungiyar Renjed akan ‘yancin samun sahihan bayanai daga hukumomin Nijer


‘Yan Jarida a Jamhuriyar Nijer daga kafafe daban daban sun gudanar da taro a birnin Yamai inda suka tantauna akan ‘yancin samun sahihan bayanai daga hukumomin kasar, a ci gaba da yunkurin kara inganta aikin watsa labarai.

An gudanar da taron da nufin tunatar da ‘yan jarida da hukumomi irin nauyin da ya rataya a wuyansu wajen baiwa jama’ar kasar sahihan labarai kamar yadda dokoki suka tanada.

DANDALIN 'YAN JARIDA
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:10 0:00


Facebook Forum

XS
SM
MD
LG