Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: A Jamhuriyar Nijar, Akalla Yara ‘Yan Makaranta 20 Suka Rasu A Ajujuwan Bukka Na Wata Makaranta


VOA60 AFIRKA: A Jamhuriyar Nijar, Akalla Yara ‘Yan Makaranta 20 Suka Rasu A Ajujuwan Bukka Na Wata Makaranta
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

A Jamhuriyar Nijar, akalla yara ‘yan makaranta 20 suka rasu a jiya Talata sanadiyar wata gobara a ajujuwa na bukka a wata makaranta da ke wata unguwar talakawa a babban birnin kasar, Yamai, in ji jami’an gwamnati.

XS
SM
MD
LG