Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Yadda Jirgin Ruwa Ya Nutse Da Sama Da Mutum 100 A Jihar Kebbin Najeriya


Yadda Jirgin Ruwa Ya Nutse Da Sama Da Mutum 100 A Jihar Kebbin Najeriya
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:23 0:00

Wani jirgin ruwa dauke da mutum kimanin 160 ya nutse a garin Warrah dake karamar hukumar Ngaski a jihar Kebbi, lamarin da ya zuwa yanzu ba a san adadin mutanen da suka rasu ba.

XS
SM
MD
LG