Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Yadda Jihar Kebbi Ta Karbi Bakuncin Ranar Yawon Bude Ido


Yadda Jihar Kebbi Ta Karbi Bakuncin Ranar Yawon Bude Ido
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:18 0:00

Jihar Kebbi ta kasance wacce take daukan nauyin taron Arugungu da ake yi a duk shekara

Mahukunta a Najeriya su na kara kaimi wajen samar da hadin kan kasar duk da matsalolin da ke neman tarwatsa ta. Hakan ne ya faru a jihar Kebbi wadda ke arewa maso yammacin kasar wadda ta karbi bakuncin ranar yawon bude ido ta duniya da gwamnatin Najeriya ta gudanar. Daga Kebbi Muhammad Nasir ya aiko da wannan rahoto.
XS
SM
MD
LG