Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MATASA A DUNIYAR GIZO: An Tuhume Wasu Matasa Da Laifin Bata Sunan Gwamnan Kano a Dandalin Sada Zumunta - Nuwamba 20, 2022


Shamsiyya Hamza Ibrahim
Shamsiyya Hamza Ibrahim

Shirin ya yi duba labarin wasu matasa da ya karade kafofin yanar gizo a makonnin da suka gabata bayan da wata kotun majistare a jihar kanon Najeriya ta same su da laifin ɓata sunan Gwamnan jihar a wasu hotunan bidiyo da suka wallafa a dandalin sada zumunta na Tiktok da Facebook.

Saurari shirin a sauti:

MATASA A DUNIYAR GIZO: An Tuhume Wasu Matasa Da Laifin Bata Sunan Gwamnan Kano a Dandalin Sada Zumunta - Nuwamba 20, 2022
please wait

No media source currently available

0:00 0:07:43 0:00

XS
SM
MD
LG