Duk da cewa kasa da kashi hudu cikin dari kadai na hayakin dake gurbata muhalli Afirka ke samarwa, nahiyar ta na cikin wadanda suka fi fama da tasirin dumamar yanayi – kama daga ambaliyar ruwa zuwa karancin abinci. A wajen taron dai, an tabo batun yadda za a tunkari wannan lamari.
Taron Kolin Amurka Da Afrika: Tasirin Sauyin Yanayi A Kasashen Afirka