Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MANUNIYA: Nazari A Kan Shari'ar Zabe A Najeriya Biyo Bayan Zaben Shugaban Kasa - Maris 17, 2023


Isa Lawal Ikara
Isa Lawal Ikara

Shirin Manuniya na wannan makon ya yi nazari ne akan shari'ar zabe a Najeriya da rikichin cikin gidan Jam'iyyu da kuma shiga cikin siyasar Najeriya da Malaman addini su ka yi.

Ga Isa Lawal Ikara dauke da shirin a cikin sauti:

please wait

No media source currently available

0:00 0:10:03 0:00

XS
SM
MD
LG