Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Ilimi Garkuwa: Tasirin Yaren Turanci Da Kalubalen Koyar Da Shi A Arewacin Najeriya, Maris 20, 2023


Babangida Jibril
Babangida Jibril

Shirin Ilimi Garkuwar Dan Adam ya sami bakuncin matashi kuma malami dake koyar da yaren Turanci a jami'ar Alkalam dake jihar Katsina. Kan matsaloli da kuma alfanun koyan yaren Turanci don inganta zamantakewa da samun cin moriyarsa a wannan zamani.

Hamisu Hamisu Haruna a zauren hira da baki na Muryar Amurka.
Hamisu Hamisu Haruna a zauren hira da baki na Muryar Amurka.

A yi sauraro lafiya:

Ilimi Garkuwa: Tasirin Yaren Turanci Da Kalubalen Koyar Da Shi A Arewacin Najeriya - 7'03"
please wait

No media source currently available

0:00 0:07:03 0:00

XS
SM
MD
LG