Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

NOMA TUSHEN ARZIKI: Gwamnan Jihar Jigawa Ya Ce Kwalliya Ta Biya Kudin Sabulu A Shirin Noman Alkama Na Jihar - Mayu 7, 2024


Mohammed H Baballe
Mohammed H Baballe

Gwamnan jihar Jigawa Umar Namadi, ya yi bayani kan matakan da gwamnatinsa ke dauka na habbaka harkar noma don rage wa al’umar jihar radadin talauci da suke fuskanta.

Gwamnan ya bayyana hakan ne a yayin wata hira da Sarfilu Hashim Gumel, a lokacin da ya kai ziyara birnin Washington DC a Amurka.

Saurari cikakken shirin da Mohammed Hafiz Baballe ya gabatar:

NOMA TUSHEN ARZIKI: Gwamnan Jihar Jigawa Ya Ce Kwalliya Ta Biya Kudin Sabulu A Shirin Noman Alkama Na Jihar
please wait

No media source currently available

0:00 0:07:30 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG