Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ILIMI GARKUWAR ‘DAN ADAM: Nazarin UNICEF Game Da Yawan Yara Marasa Zuwa Makaranta A Najeriya, Fabrairu 03, 2025


Babangida Jibrin
Babangida Jibrin

A shirin Ilimi na wannan makon mun duba nazarin hukumar UNICEF mai kula da ilimin yara ta Majalisar Dinkin Duniya da ke bayyana damuwa a kan rashin zuwa makaranta na yara fiye da miliyan 10 a Najeriya.

Kungiyoyin sa kai sun bayyana kudirin magance matsalar musamman a Arewacin Najeriya.

Saurari cikakken shirin da Babangida Jibrin ya gabatar:

ILIMI GARKUWAR ‘DAN ADAM: Nazarin UNICEF Game Da Yawan Yara Marasa Zuwa Makaranta A Najeriya
please wait

No media source currently available

0:00 0:08:01 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG