Shuwagabanin Afirka, sun hadu a wurin taron kungiyar taraiyar Afirka na tsaro akan ta’addanci, a zauren taron Kenyatta, a Nairobi 2, ga Satumba 2014. An gudanar da taron ne domin tattaunawa kan yanda za’a tunkari batun ta’addanci tsakanin kasa da kasa.