Shuwagabanin Afirka, sun hadu a wurin taron kungiyar taraiyar Afirka na tsaro akan ta’addanci, a zauren taron Kenyatta, a Nairobi 2, ga Satumba 2014. An gudanar da taron ne domin tattaunawa kan yanda za’a tunkari batun ta’addanci tsakanin kasa da kasa.
Shugaba Goodluck Jonathan a Wurin Taron Kungiyar Taraiyar Afirka na Tsaro Akan Ta’addanci, 2 ga Satumba 2014
5
Shugaba Goodluck Jonathan da Jakada Smail Chergui na jawabi a wurin taro, 2 ga Satumba 2014.
6
Shugaban Chadi Idriss Deby da Jakada Smail Chergui na jawabi a wurin taro, 2 ga Satumba 2014.
7
Shugaban Kenya Uhuru Kenyatta da Shugaban Chadi Idriss Deby na jawabi a wurin taro, 2 ga Satumba 2014.
8
Shugaba Goodluck Jonathan da Shugaban Chadi Idriss Deby na jawabi a wurin taro, 2 ga Satumba 2014.