Shuwagabanin Afirka, sun hadu a wurin taron kungiyar taraiyar Afirka na tsaro akan ta’addanci, a zauren taron Kenyatta, a Nairobi 2, ga Satumba 2014. An gudanar da taron ne domin tattaunawa kan yanda za’a tunkari batun ta’addanci tsakanin kasa da kasa.
Shugaba Goodluck Jonathan a Wurin Taron Kungiyar Taraiyar Afirka na Tsaro Akan Ta’addanci, 2 ga Satumba 2014

1
Shugaba Goodluck Jonathan na jawabi a wurin taro, 2, ga Satumba 2014.

2
Shugaba Goodluck Jonathan na jawabi a wurin taro, 2 ga Satumba 2014.

3
Shugaban Kenya Uhuru Kenyatta na jawabi a wurin taro, 2 ga Satumba 2014.

4
Shugaban Chadi Idriss Deby na jawabi a wurin taro, 2 ga Satumba 2014.