Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ALLAH DAYA GARI BAMBAN: Kalubalen Da Yaran Hausawa Ke Fuskanta A Kasashen Turai Wajen Magana Da Harshen Uwa -Afrilu 16, 2024


Ramatu Garba
Ramatu Garba

Shirin Allah Daya Garin Bamban na wannan makon, ya tattauna da wasu yaran Hausawa da aka haifa a Turai da ke nazarin komawa kasar Hausa domin koyon harshen na Hausa da al'adun Hausawa.

Saurari shirin cikin sauti:

ALLAH DAYA GARI BAMBAN: Kalubalen Da Yaran Hausawa Ke Fuskanta A Kasashen Turai Wajen Magana Da Harshen Uwa.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:09:22 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG