Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Aman Wutar Dutse a Yankin Karibiya


Aman Wutar Dutse a Yankin Karibiya
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:50 0:00

Aman wutar dutsen ya fara ne a ranar Juma’a 9 ga watan Afrilu, ya kuma rufe sararin samaniya tare da lullube titunan yankin da toka.

Aman wutar dutsen ya fara ne a ranar Juma’a 9 ga watan Afrilu, ya kuma rufe sararin samaniya tare da lullube titunan yankin da toka.

Akalla ‘yan Najeriya sama da 200 ne suka makale a Tsibirin St. Vincent​ Grenadines da ke yankin Karibiya, bayan da aman wutar dutse ya lullube yankin kamar yadda rahotanni ke nunawa.

Karin bayani akan: wutar dutsen​, St. Vincent​, yankin Karibiya​, Nigeria, da Najeriya.

XS
SM
MD
LG