Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Amurka Da Taliban Na Kokarin Samar Da Yarjejeniyar Zaman Lafiya


Kungiyar Taliban da Amurka sun ce zasu kaimi a kokarin su na kammala shirya daftari a zaman su na wannan lokaci a kan tattaunawar zaman lafiya a kasar Qatar idan sun cimma matsaya a kan sasantawa a siyasance wurin kawo karshn yakin Afghanistan.

Haifaffen ba-Amurken Afghanitan kuma dan diflomasiya, Zalmay Khalid shine ke jagorantar rukunin Amurkawa a wannan tattaunawa a zagaye na bakwai wanda aka kwashe kusan shekara guda tsakanin bangarorin biyu a kan wannan yakin shekaru 18.

Tattaunawar da ake yi da wakilan Amurka domin cimma yarjejeniyar tsagaita wuta, ya gudana tsawo sa’o’I 12 ba tare da samun wani tsaiko ba a ranar Asabar, inji Suhail Shaheen da ya yi magana da yawun rukunin masu tattaunawa na bangaren Taliban. Masu tattaunawar Amurka da na Taliban suna nan suna aiki gadan gadan a kan daftarin yarjejeniyar, Suhail yana fadawa Muryar Amurka a jiya Lahadi.

Facebook Forum

An Sami Karuwar Farashin Kayayyaki A Jamhuriyar Nijar
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:42 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Shiye-Shiryen Shiga Watan Azumi A Kasar Ghana
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:56 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Ziyarar Sakatare Blinken A Jamhuriyar Nijar
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:57 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Al'umomi Sun Koka Game Da Tashin Farashin Kayayyaki
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:57 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG