Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa
Rundunar GARSI

An Kaddamar Da Rundunar GARSI Don Yaki Da 'Yan Ta'adda a Yankin Sahel

A ci gaba da neman hanyoyin murkushe matsalar ta’addancin da ya addabi yankin Sahel hukumomi a jamhuriyar Nijer sun kafa wata sabuwar runduna ta musamman da ake kira GARSI mai kunshe da jami’an tsaron jandarma zalla wace za ta yi aiki kafa-da-kafada da wasu takwarorinta na nahiyar Turai.

Rundunar GARSI Photo: Sulei Mumuni Barma (VOA)

A ci gaba da neman hanyoyin murkushe matsalar ta’addancin da ya addabi yankin Sahel hukumomi a jamhuriyar Nijer sun kafa wata sabuwar runduna ta musamman da ake kira GARSI mai kunshe da jami’an tsaron jandarma zalla wace za ta yi aiki kafa-da-kafada da wasu takwarorinta na nahiyar Turai.

XS
SM
MD
LG