Daya daga cikin masu bayyana raayoyin su, shine tsohon gwamnan jihar Sokoto Alhaji Dalhatu Attahiru Bafarawa.
Tsohon gwamnan yace ba gwamnati ce zata rika yayata wannan batu ba, kamata yayi ta bari a gani a zahiri.
Su ma wasu da suka bayyana nasu raayin sunce su dai a nasu ganin har yanzu da sauran rina a kaba.
Wasu ko cewa suka yi wannan yana nuna cewa an samu shugabanni masu kishin talakkawa.
Ga Lamido Abubakar Sokoto da Karin Bayani
Facebook Forum