Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Ana Takaddama Kan Fara Shari'ar Sakamakon Zaben Congo

Jamhuriyyar Demokradiyyar Congo ta yi watsi da kiran da Kungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta yi cewa ta jinkirta bayyana sakamako na karshe, na zaben shugaban kasa da aka gudanar a watan jiya.

Photo: AP

Jamhuriyyar Demokradiyyar Congo ta yi watsi da kiran da Kungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta yi cewa ta jinkirta bayyana sakamako na karshe, na zaben shugaban kasa da aka gudanar a watan jiya.

XS
SM
MD
LG