Yayin da kamfanoni da sauran masu sana’o’i ke ci gaba da tafka asara sakamakon karancin wutar lantarki a Nijar, wasu kugiyoyin fararen hula a kasar sun yi barazanar maka Najeriya a gaban kotun ECOWAS kan zargin saba yarjejeniyar kasuwancin wutar lantarki tsakanin kasashen biyu,