Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

APC Zata Duba Ina Ne Ya Dace A Dauko Dan Takarar Da Zai Kada PDP A Zabe Mai Zuwa - Gwamna Badaru Abubakar


APC Zata Duba Ina Ne Ya Dace A Dauko Dan Takarar Da Zai Kada PDP A Zabe Mai Zuwa - Gwamna Badaru Abubakar
please wait

No media source currently available

0:00 0:09:04 0:00

Gwamnan jihar Jigawa, Muhammad Badaru Abubakar, dake neman tikitin kujerar shugaban Najeriya a zaben shekarar 2023 karkashin inuwar jam’iyyar APC mai mulki ya ce jiga-jigan jam’iyyarsa zasu duba inda ya dace a fito da dan takara don kada PDP a zabe mai zuwa.

XS
SM
MD
LG