Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Ayyukan Ta'addanci Na Gurguntar Da Fannin Ilimi A Ko Ina


Yusuf Aliyu Harande
Yusuf Aliyu Harande

Ta'addancin kungiyar Boko Haram na da matukar tasiri ga koma bayan ilimi a Najeriya da makotanta. Mafita daya da za'a iya magance matsalar, ita ce duk masu ruwa da tsaki su tashi tsaye.

Ayyukan Ta'addanci Na Gurguntar Da Fannin Ilimi A Ko Ina
please wait

No media source currently available

0:00 0:07:01 0:00


  • 16x9 Image

    Yusuf Harande

    Yusuf Aliyu Harande, dan jarida da ke aiki da Sashen Hausa na Muryar Amurka (VOA). Yana da kwarewa a fannoni da dama, da suka hada da shafukan yanar gizo, talabijin, bincike, rubutu da hotuna. Dan asalin kauyen Hiliya ne daga karamar Hukumar Tambuwar a jihar Sakkwato.

XS
SM
MD
LG