Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 DUNIYA: Bangladesh Da Myanmar Sun Cimma Wata Matsaya Da Za Ta Ba Da Damar Kwaso Musulmi ‘Yan Kabilar Rohingya


VOA60 DUNIYA: Bangladesh Da Myanmar Sun Cimma Wata Matsaya Da Za Ta Ba Da Damar Kwaso Musulmi ‘Yan Kabilar Rohingya
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

Myanmar: Bangladesh da Myanmar sun cimma wata matsaya da za ta ba da damar kwaso Musulmi ‘yan kabilar Rohingya akalla dubu 700 zuwa Myanmar, amma da yawa daga cikinsu sun ce gara su mutu da su koma.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG