Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Barnar da Harin Boko Haram Yayi a Bama, Fabrairu 20, 2014

‘Yan bindigan Boko Haram a Najeriya sun kashe mutane 98 a garin Bama dake arewa maso gabashin kasar, a makon da ya wuce kamar yadda mazauna garin suka shaida. ‘Yan bindigan sun kaiwa garin farmaki ne a safiyar Laraba, 19 ga watannan na Fabrairu, inda suka bude wuta akan wata makaranta, suka harbe mutane da yawa, kuma suka kona mutane, tare da kona fadar daya daga cikin masarautun Musulunci da suka fi tsufa a yammacin Afirka.

Domin Kari

XS
SM
MD
LG