Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Yadda Atiku Zai Magance Matsalar Tsaro A Najeriya


Yadda Atiku Zai Magance Matsalar Tsaro A Najeriya
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:13 0:00

Dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar adawa ta PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya nuna gazarwar gwamnati mai ci kan matakan da take dauka wajen tunkarar matsalolin tsaro a Najeriya, da kuma yadda shi zai tunkari matsalar Boko Haram idan aka zabe shi.

XS
SM
MD
LG