Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Gwamnatin Buhari Zata Magance Cin Hanci Da Rashawa A Najeriya.


ក្រុម​អ្នក​គាំទ្រ​បក្ស​ប្រឆាំង​ប្រមូល​ផ្ដុំ​គ្នា​ដើម្បី​ស្ដាប់​ការ​ថ្លែង​របស់​លោក Juan Guaido ប្រធាន​រដ្ឋសភា​វេណេស៊ុយអេឡា និង​ជា​ប្រធានាធិបតី​ស្តីទី​ដែល​ប្រកាស​​ដោយ​ខ្លួន​ឯង នៅ​ទីលាន Bolivar ក្នុង​ក្រុង Chacao នៅ​ភាគ​ខាង​កើត​នៃ​រដ្ឋ​ធានី​ការ៉ាកាស ប្រទេស​វេណេស៊ុយអេឡា។
ក្រុម​អ្នក​គាំទ្រ​បក្ស​ប្រឆាំង​ប្រមូល​ផ្ដុំ​គ្នា​ដើម្បី​ស្ដាប់​ការ​ថ្លែង​របស់​លោក Juan Guaido ប្រធាន​រដ្ឋសភា​វេណេស៊ុយអេឡា និង​ជា​ប្រធានាធិបតី​ស្តីទី​ដែល​ប្រកាស​​ដោយ​ខ្លួន​ឯង នៅ​ទីលាន Bolivar ក្នុង​ក្រុង Chacao នៅ​ភាគ​ខាង​កើត​នៃ​រដ្ឋ​ធានី​ការ៉ាកាស ប្រទេស​វេណេស៊ុយអេឡា។

Uwargidan shugaban Najeriyan Hajiya Aisha Buhari ce ta bayyana haka a hira da Muriyar Amurka.

Uwargidan shugaban Najerya Hajiya Aisha Buhari tace gwamnatin magidanta zai kawo karshen "almubazzaranci," da dukiyar al'uma a kasar.

Hajiya Aisha wacce ta zanta da shirin talabijin na MA da ake kira Africa 54 jiya jumma'a, lokacind a ta ziyarci Muriyar Amurka, tace nan bada jumawa ba, gwamnati zata samu kudade domin magance wasu muhimman bukatun al'uma, da zarar an kawarda cin hanci da rashawa wanda ya yiwa kasar katutu.

Haka nan Hajiya Aisha tayi magana kan ilmi daya daga cikin ayyuka data sa a gaba a matsayarta ta uwargidan shugaban kasa. Tace cikin shirye shirye data himmatu akansu harda yunkurin ganin an ciyarda yara abinci lokacinda suke makaranta, domin a karfafa musu guiwa.

Tace yanzu yara sun shiga makaranta "wadanda ada suke kan tituna suna gararamba da safe har maraice suna neman abunda zasu ci."
Hakan nan tace ta himmatu kan yaki da jahilci, wadda tace zai iya magance musabbabin fitintinu da irinsu Boko Haram da sauransu.

Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG