WASHINGTON, D.C —
Sakatare janar din Majalisar Dinkin Duniya ya ce fararen hulan da ke zaune a yankunan da ke yawan fuskantar rikice-rikice na kara fuskantar barazana saboda cutar coronavirus.
A yayin wani taro ta kafar yanar gizo kan yadda za a kare fararen hulla a yankunan da aka faye rikice-rikice, Antonio Guterres ya ce “fararen hula wadanda ke fuskantar rikice-rikice na fuskantar wata sabuwar barazana, mai suna COVID-19.
Ya kuma ce “wannan annobar na kara janyo wa bangarorrin duniya da ke da illoli karin matsaloli.”
Fiye da mutum millian 5.6 a duk fadin duniya sun kamu da cutar yayin da yawan masu mutuwa ya haura dubu dari uku da hamsin.
Za ku iya son wannan ma
-
Fabrairu 18, 2021
Kungiyar Kasuwanci ta Duniya Na Bukatar Sabon Salon Gudanarwa-Dr. Ngozi
-
Fabrairu 18, 2021
Guterres Ya Yi Kiran a Samar Da Tsarin Bai Daya Na Rigakafin Coronavirus
-
Fabrairu 16, 2021
Kungiyar WTO Ta Gabatar Da Sabuwar Shugaba Ngozi Okonjo-Iweala
-
Fabrairu 16, 2021
Hukumar Lafiya Ta Duniya (WHO) Ta Aminta Da Riga Kafin AstraZeneca
Facebook Forum