Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Da Dan Gari: Tarihin Garin Ugah, Jihar Nasarawa


A wannan makon shirin Da Dan Gari ya kai ziyara garin Ugah da ke jihar Nasarawa a yankin tsakiyar Najeriya don jin tarihin masarautar garin.

Dagacin garin Ugah da ke karamar hukumar Lafiya, Alhaji Abdulkarim Yusuf Ubandoma, ya ce bisa ga tarihi tun a karni na 13 aka kafa garin Ugah. Shi dai wannan gari ya shahara a sana'ar farauta da kamun kifi, a cewarsa.

'Yan kabilar Akye su ne suka kafa garin Ugah a cewar dagacin, kuma su ke sarautar garin.

Saurari cikakken shirin da Sadiq Abbas ya gabatar.

Da Dan Gari: Tarihin Garin Ugah, Jihar Nasarawa
please wait

No media source currently available

0:00 0:11:08 0:00


XS
SM
MD
LG