Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Da Dan Gari: Tarihin Masarautar Adudu a Jihar Nasarawa


Gidan Rediyo da Talabijin na jihar Nasarawa ya yi hira da mai Martaba Sarkin Adudu

Da Dan Gari, shiri ne na hadin gwiwa tsakanin sashen Hausa na Muryar Amurka da gidajen radiyo abokan kawancensa.

A yau gidan rediyo da talabijin na jihar Nasarawa ya kai ziyara masarautar Adudu.

Mai martaba Sarkin Adudu, Abdullahi Mahammadu Hassan ya ce asali su daga Adakawa a jihar Kano suka fito.

Saurari cikakkiyar hirar Sadiq Abbas da Sarkin Adudu.

DA DAN GARI: Tarihin Masarautar Adudu a Jihar Nasarawa
please wait

No media source currently available

0:00 0:09:30 0:00


Facebook Forum

XS
SM
MD
LG