Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DA DANGARI: Tarihin Garin Rigachikun, Kaduna, Afrilu 8, 2023


Bandiagara, Mali
Bandiagara, Mali

Shirin Da Dangari na wannan makon ya kai ziyara garin Rigachikun da ke karamar hukumar Igabi a jihar Kaduna.

Nasiru Yakubu Birnin Yero na gidan rediyon Nagarta a jihar Kaduna ya yi hira da basaraken garin Malam Ishad Ibrahim wanda ya ba da dan takaitaccen tarihin garin, inda ya ce Fulani daga garin Ruma a jihar Katsina ne suka kafa garin.

Galadima Ishad ya kuma ce noma da kiwo su aka san ‘yan garin da su.

Saurari cikakken shirin a sauti:

DA DANGARI: Tarihin Garin Rigachikun, Kaduna
please wait

No media source currently available

0:00 0:09:51 0:00

XS
SM
MD
LG