Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Dakarun Libiya Sun Karya Lagwon ISIS


Dakarun Libiya da suka cafke hedkwatar ISIS a Libiya suke murna

A Libya, dakarun gwamnatin kasar sun bada labarin cewa sun kama helkwatar ISIS dake birnin Sirte.

Wannan bayanan yana kunshe ne cikin wata sanarwa da dakarun dake biyayya ga gwamnatin hada kan kasar ta ftar.

Helkwatar tana wani sanannin gini mai tarihi a garin wanda nan ne mahaifar tsohon shugaban kasar na kama karya Moammar Gaddafi, da kungiyar ta ISIS take amfani da shi domin tarurruka da karantawar addini, bayan suka kama iko kan garin a bara.

Amurka tana kai hare hare da jiragen yaki da zummar tusa keyar 'yan kungiyar daga binrin na Sirte dake kan gabar teku,wanda suke amfani da shi a zaman cibyar tafiyarda harkokinsu.

Jami'an Amurka sun jaddada jiya Laraba cewa, sojojin kasa na Amurka basa gudanar da yaki kai tsaye a fafatawar da ake yi.

An Sami Karuwar Farashin Kayayyaki A Jamhuriyar Nijar
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:42 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Shiye-Shiryen Shiga Watan Azumi A Kasar Ghana
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:56 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Ziyarar Sakatare Blinken A Jamhuriyar Nijar
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:57 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
Al'umomi Sun Koka Game Da Tashin Farashin Kayayyaki
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:57 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG